Kimanin Garuruwa 60 ne zasu amfana da sabbin Fitilun Kan Hanya Wanda Mai Girma Jagorar Siyasar Jihar Gombe Distinguished Senata Mohammed Danjuma Goje ya kawo a Karamar Hukumar Akko
Yau Talata 05-07-2022 tagawa Mai karfi karkashin jagorancin tsohon magatakardar Jamiyyar APCn Jihar Gombe Alhaji Abubakar Adamu August (Wakilin Wajen Pindiga) sun hallara a Garin Kumo don Kaddamar da wadannan sabbin Fitilun Na Kan Hanya
Garuruwan da zasu amfana da wadannan Fitilu sun hada da:
-
-
- GONA EMIRATES
-
-
- Zagaina Area – 25
- Unguwar Alhaji Tukur – 15
- Galda
- Dolli
- Jomari
- Burari 25
- Gaudare
-
- Yarda
- Tongo
- Auwaru
- Garin Modibbo
- Garkin Sarkin Yaki
- Yuguda
- Alagarno 30
- Wuro Dulo
- Beguwa
- Sudingo
- Abbakayel
- Bakunano 27
AKKO EMIRATE…………..
- Central Primary School – 15
- Sarkin Yaki – 5
- Unguwar Salihu Akko Layin Pilot – 10
- Tambe 3
- Kayel Baga
- Tudun Kuma
- Wuro Hashimu 15
- Dan Yawa
- Salifawa
- Wanzamai
- Garin Isa
- Garin Waziri
- Kwairi – 30
- Jaja
- Zego
- Mararraban Tumu
- Garin Garba 30
PINDIGA EMIRATE………….
– Birniwa
– Gujubawo
– Pali – 15
– Garin Poli
– Gaudare
– Peshare – 15
– Kesu Ardo
– Garin Baka
– Laushi
– Tampipi
– Kaya
– Barri
– Kesu Faddude
– Jauro Dave
– Leyari – 45
Baban Gombawa baa taba irinkaba a Jihar Gombe. Distinguished Senata Muna Adduar Allah ya tsawaita Rayuwarka.